Connect with us

News

Wata Kotu ta ba da umarnin kwace dala miliyan 1.4 da ke da alaka da Emefiele

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

 

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Legas ta sake bayar da umarnin kwace wasu makudan kudade da Kimar,su takai Dala Miliyan 1.4 na wucin gadi da aka alakanta da tsohon.. gwamnan .babban bankin Nigeria Godwin emefele

Advertisement

 

Mai shari’a Ayokunle Faji ya bayar da wannan  umarnin na kwace kudaden ga gwamnatin tarayyar Najeriya.

Advertisement

 

Alkalin ya kuma umarci hukumar EFCC da ta buga wannan kudiri na wucin gadi a wata jarida ta kasa domin duk mai sha’awar kudin da ake nema ya bayyana a gaban Kotu tare da nuna dalilinsa cikin kwanaki 14 da ya sa ba zai zama na karshe na kwace wadannan kudaden.

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending