Connect with us

News

Wani Bene Mai Hawa 2 Ya Ruguje A Legas

Published

on

Bene Mai Hawa 2 Ya Rushe A Yankin Orile Iganmu Na Jihar Legas
Advertisements
Advertisements
Spread the love

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

Wani bene mai hawa 2 ya ruguje a kan titin Amusu, dake shiyar Orile Iganmu ta jihar Legas.

Bene ya ruguje ne da safiyar yau Litinin a yayin da mutane ke shirye-shiryen fara gudanar da harkokinsu.

Advertisement

Wata Babbar Mota Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mata Da Miji Akan Hanyar Sagamu-Ogijo

Wani mamallakin jaridar intanet, Samuel Olatunji, ya wallafa bidiyon ginin lokacin da yake rushewa, a shafinsa na Instagram.

Ba a iya tantance adadin mutanen dake cikin ginin lokcin da ya rushe ba.

Sai dai, sanarwar da tawagar daukin gaggawa ta hukumar agajin gaggawa ta jihar Legas (LASEMA) ta fitar tace, rushewar ginin bai rutsa da kowa ba

Advertisement

 

VOA

 

Advertisement

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending