News
Ana fargabar mutane sun mutu bayan da jirgin sojin sama na Najeriya ya fado a jihar Kaduna.
Ana fargabar mutane sun mutu bayan da jirgin sojin sama na Najeriya ya fado a jihar Kaduna.
Advertisements
Advertisements
Wannan hadarin dai na zuwane kasa da shekara guda da jirgin soji yayi hadari, inda manyan jami’ai suka rasa rayukansu cikinsu harda shugaban sojin kasa na Najeriya.
Advertisements
Kawo yanzu hukumomin da abin ya shafa basu tabbatar da faruwar lamariba, saidai rahotanni na cewar ana fargabar matukin jirgin da wasu mutane sun rasa rayukansu.
Advertisements
Advertisements
Advertisements
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
