Connect with us

News

Tsoron Atiku yasa APC na son barin ‘yan Arewa tsayawa takarar shugaban kasa

Published

on

Daga yasir sani Abdullah 

 

 

 

Yayin da ake saura makwanni 2 a yi zaben fidda gwani na dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, har yanzu jam’iyyar ta ki bayyana matsayinta kan tsarin karba-karba.

Binciken da Punch tayi ya nuna cewa, APC na tsoron Atiku zai iya lashe tikitin takarar shugaban kasa na PDP dan hakane ma take son itama ta baiwa kowa damar tsayawa takarar.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending