Connect with us

News

‘Yaran da ke fama da yunwa na ci gaba da karuwa’

Published

on

Daga maryam bashir Musa 

 

 

Majalisar Dinkin Duniya ta ce adadin yaran da ke fama da tamowa na kara karuwa a fadin duniya.

 

Majalisar Dinkin Duniya tace ba komi ya kawo haka ba illa zuwan annobar korona, da sauyin yanayi da kuma rikice-rikice a kasashe.

Advertisement

Kazalika majalisar ta ce kasashen Gabashin Afrika da Afghanistan ne lamarin yafi kamari.

Gwamnatin Najeriya ta ja kunnen kamfanin Facebook

A Afghanistan kadai sama da yara miliyan daya ne ake saran za su fuskanci matsananciyar tamowa, yayin da ake sa ran a samu yara miliyan biyu cikin wannan yanayi a kasashen gabashin Afrikar.

Babbar daraktar UNICEF Catherine Russell kenan take cewa ko wane daga cikin yaran nan na bukatar agajin lafiya da gaggawa kafin su kai matakin da ake gudu.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending