Connect with us

News

Gwamna Ganduje ya raba naira miliyan goma sha shida ga iyalan wadanda fashewar Bom ya shafa a Sabon Gari.

Published

on

Daga muhammad Muhammad zahraddin 

 

 

 

 

Gwamna Ganduje ya raba naira miliyan goma sha shida ga iyalan wadanda fashewar Bom ya shafa a Sabon Gari.

Advertisement

Rabon ya gudana ne a gidan gwamnatin jihar Kano.

Ƴan Najeriya sun kashe sama da naira biliyan 100 kan ilimi a ƙasashen waje cikin wata uku’

An baiwa wakilan iyalan mutum tara da suka rasa ransu naira miliyan dai dai inda kuma aka baiwa mamallakin ginin (Africa Center) da ya rushe a sanadiyar lamarin naira miliyan biyu yayinda shi kuma mamallakin makarantar Winners Primary School ya rabauta da tallafin naira miliyan guda.

Haka zalika mutane goma da suka samu munanan raunuka aka basu naira dubu dari biyu kowannen su yayinda wadanda suka samu matsakaicin rauni aka basu naira miliyan daya.

Ganduje, yace an bada tallafinne domin ya ragewa iyalan wadanda abin ya shafa radadin da suke ciki

Ya kuma jajantawa iyalan bisa abinda ya faru

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending