News
Hajjin bana: An kai raguna 50,000 daga Afirka zuwa Saudiya domin yin hadaya
Dag Muhamad Muhammad zahraddin
Ƙasar Saudi Arebiya ta sanar da saukar jirgin ruwa ɗauke da raguna 50,000 daga nahiyar Afirka.
An kama ɗan Chinan da ke tozarta yaran Afirka a bidiyo
Shirin ‘Kingdom of Saudi Arabia Project for Utilization of Hady & Adahi’ ne ya sanar da isowar ragunan zuwa gaɓar ‘Islamic Port’ a birnin Jeddah.
Sanarwar ta ce za a yi amfani da ragunan ne domin yin hadaya, wacce rukuni ce a cikin rukunnan aikin Hajji.
Daily Nigerian Hausa ta tuna cewa a watan da ya gabata ne wani jirgin ruwa, ɗauke da dubban raguna, ya nitse a teku a yankin Sudan.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
