Tottenham za ta dauko Philippe Coutinho mai shekara 27 daga Barcelona a kyauta, amma Barca ta fi son mika shi ga Everton ko Arsenal domin za su biya ta fam miliyan...
Iyalan Alhaji Bashir Usman Tofa sun musanta labarin rasuwarsa da ake yaɗa wa a kafafen sada zumunta. Ɗaya daga cikin makusantansa Alhaji Ahmed Na’abba ne ya...
Barka da shigowa sabuwar shekara 2022
Fitaccen mawakin nan na Kudancin Najeriya, David Adeleke, wanda aka fi sani da Davido, ya bayyana abin da ya samu a shekarar 2021 mai karewa. A...
Kabiru Fulatan Sa’o’i 24 ne aka dage wasanni uku daga cikin wasannin mako na 4 na Hukumar Kwallon Kafa ta Najeriya (NPFL). Kamfanin Gudanarwa na League...
Hukumar Ci gaban Fasahar Zamani ta Ƙasa, NITDA ta ce ta horar da ƴan Nijeriya 120,000 a faɗin ƙasar nan a kan Ilimin Fasahar Zamani. Darakta-Janar...
Mai Martaba Charles Mato Dakat, basaken jihar Filato da ƴan fashin daji su ka yi garkuwa da shi, ya shaƙi iskar ƴanci. A ranar Lahadin da...
Jam’iyyar PDP mai hamayya a Najeriya ta mayar da martani kan nasarorin da jam’iyyar APC mai mulki ta yi iƙirarin ta samu a 2021, tana mai...
Ministan ilimi na ƙasar Kenya, George Magoha ya ce akwai buƙatar a haramta wa duka ɗalibai ƴan luwaɗi da ƴan maɗigo zuwa makarantun kwana a ƙasar....
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sa hannu kan kasafin kuɗin shekarar 2022 inda ya zama doka. Kasafin ya kai naira tiriliyan 17.127 wanda aka yi wa...
Rundunar sojin ruwan Najeriya ta ce a shekara mai zuwa ta 2022, zai ta matsa ƙaimi tare da sa ido matuƙa kan manyan jami’anta waɗanda ke...
Liverpool ta bayyana sha’awarta ta dauko Bukayo Saka, dan wasan gefe mai shekara 20 daga Arsenal. Kwantiraginsa a Emirates za ta ƙare a 2024. (Transfer Window podcast, via Express)...
Gwamnatin Tarayya ta ce yakin da take yi da ta’addanci a yankin Arewa maso Gabas na samun gagarumar nasara, inda dakarunta suka samu hallaka ’yan ta’adda...
An kashe akalla ‘yan bindiga 38 yayin da ‘yan sanda biyar suka mutu a samame daban-daban da aka kai cikin jihar Katsina. Rundunar ‘yan sanda jihar...
Gamaiyar Ƙungiyoyi masu Zaman Kansu a Arewa, a ƙarƙashin inuwar CNG, sun koka kan yawaitar garkuwa da mutane, kashe-kashe da rashin tsaro a ƙasar nan. Daraktan...
Masar ta sanar da sunayen ‘yan wasan da za su buga mata gasar cin kofin Afirka da za a fara a Kamaru daga 9 ga watan...
Hukumar da ke kula da wasanni ta kasar ta ce ta hana daukar ‘yan wasa masu zane-zane a jikinsu a babbar tawagar kasar da kuma ta...
Matuka babauran adaidaita sahu a jihar Kano za su tsunduma yajin aiki. Matakin na su ya biyo bayan ci gaba da gudanar da zanga-zangar lumana da...
An dawo da dokar tilasta bayar da tazara da sa ka takunkumi a Masallacin Ka’aba a Maka da kuma na Annabi a Madina. Hukumomin da ke...
jihar Borno a Arewacin Najeriya ta ce gidajen ɗaiɗaikun mutane fiye da dubu 956 ne aka rasa a tsawon shekarun da aka yi na rikicin Boko...