Connect with us

News

YANZU- YANZU Matuka baburan a daidaita sahu suka janye yajin aiki

Published

on

FB IMG 16418246861005869

Daga kabiru basiru fulatan

 

Advertisement

 

Gamayyar kungiyar matuka baburan adaidaita sahu sun janye yajin aikin da suka kwashe kwanaki uku suna yi.

Advertisement

Lauyan yan kungiyar Barrister Abba Hikima ne ya bayyana haka a yayin da yake zantawa da manema labarai a daren yau Laraba.

Sai dai bai yi cikekken bayani ba game da matsalar da aka cimma tsakaninsu da gwamnatin jihar Kano ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending