News
YANZU- YANZU Matuka baburan a daidaita sahu suka janye yajin aiki
Daga kabiru basiru fulatan
Gamayyar kungiyar matuka baburan adaidaita sahu sun janye yajin aikin da suka kwashe kwanaki uku suna yi.
Lauyan yan kungiyar Barrister Abba Hikima ne ya bayyana haka a yayin da yake zantawa da manema labarai a daren yau Laraba.
Sai dai bai yi cikekken bayani ba game da matsalar da aka cimma tsakaninsu da gwamnatin jihar Kano ba.
Advertisements
-
Uncategorized7 days ago
Samar Da Zaman Lafiya, Ayyukan Ci Gaba Sun Isa Shugaba Tinubu Ya Samu Wa’adi Na Biyu — Kwankwaso
-
News6 days ago
Aƙalla Mutane 40 Sun Mutu Bayan Kifewar kwale-kwale A Sokoto
-
News2 days ago
Pantami Da Yaransa Sun Fantama Min Ƙarya, Domin Babu Inda Na Ba Shi Haƙuri, Inji Hajiya Naja’atu Muhammad
