Connect with us

News

Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta jingine hukuncin babbar Kotun tarayya kan rikin APC a Kano.

Published

on

FB IMG 1645091363204
Advertisements
ads

Daga yasir sani abdullahi

Advertisements
Advertisements

 

A baya dai Kotun tarayyar ta yanke hukuncin rushe zaɓen mazaɓu da ƙananan hukumomi na ɓangaren Gwamna Ganduje.

Advertisements

Sai dai a zaman Kotun ɗaukaka ƙara yau Alhamis a Abuja ta jingine wancan hukuncin bisa dalilin cewa kotun baya bata da hurumi.

Advertisements
Advertisements

Kotun ta kuma ƙara da cewa, rikici ne na cikin gida da uwar jam’iyyar ta ƙasa ke da alhakin daidaitawa.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending