News
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Abuja ta jingine hukuncin babbar Kotun tarayya kan rikin APC a Kano.
Advertisements

Daga yasir sani abdullahi
Advertisements
Advertisements
A baya dai Kotun tarayyar ta yanke hukuncin rushe zaɓen mazaɓu da ƙananan hukumomi na ɓangaren Gwamna Ganduje.
Advertisements
Sai dai a zaman Kotun ɗaukaka ƙara yau Alhamis a Abuja ta jingine wancan hukuncin bisa dalilin cewa kotun baya bata da hurumi.
Advertisements
Advertisements
Kotun ta kuma ƙara da cewa, rikici ne na cikin gida da uwar jam’iyyar ta ƙasa ke da alhakin daidaitawa.
Advertisements
