Connect with us

News

An ja hankalin dalibai da su mayar da hankali kan karantun addini

Published

on

Screenshot 20220204 075549 1
Spread the love

Daga Abdulkadir Muhammad Sani 

An ja hankalin dalibai da su mayar da hankali kan karantun addinin musulunci don tabbatar da samun ilimin zamantakewa mai cike da nagarta a rayuwa.

Babban malamin addinin musuluncin nan a yankin Tukuntawa, Sheikh Muhammad Sani Minsahawiy ne ya yi wannan jan hankali a wajen saukar karatun Al-Qur’ani karo na 4 na dalibai 17 maza da mata na makarantar .

Advertisement

Mu’assasatu Darul Islam Litahfizul Qur’an dake Tukuntawa.

Sheikh Minshawiy ya ce duk wanda yake karanta littafin ubangiji kuma ya haddace shi, to zai cece shi ranara gobe kiyama, sannan kuma ubangiji ya daga darajarsa.

 

Advertisement

Mutane dadama daga sassan yankin da dama ne suka halarci bikin saukar
da suka hada da Mai Unguwar Tukuntawa Malam Nuhu Garba.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *