Connect with us

Sports

Gwamnatin Kano zata siyawa Katsina United sabuwar mota

Published

on

Daga Khadija abdullahi muhmd

 

 

 

Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje yayi Allah wadai da lalata motar kungiyar kwallon kafa ta Katsina United a yayin da kungiyar kwallon kafa ta Kano pillars ta karbi bakuncinta a filin wasa na Sani Abacha dake Kano.

 

Advertisement

Gwamna Ganduje yace zasu kafa kwamiti mai karfi don binciko musabbabin hatsaniyar da ta faru a wasan da Kano Pillars tayi da Katsina United a makon da ya gabata.

A cikin wata sanarwa da sakataran yada labaran gwamna Abba Anwar ya fitar ya ce gwamnatin Kano zata siyawa Katsina United sabuwar mota.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending