Connect with us

News

Yan bindiga sun harbe kanar ɗin soja na Iran

Published

on

Daga Muhammad Muhammad zahraddin

 

 

 

An harbe wani kanar na dakarun juyin juya hali na Iran a wani kisan kai da ba a saba ganin iirnsa ba a Tehran.

Rahotanni sun ce wasu mutum biyu ne a mota suka harbe Kanar Sayad Khodai a kofar gidansa da ke babban birnin kasar.

Kanar Khodai ne babban jami’i da aka kashe a tawagar Iran tun bayan babban masanin kimiyyar da aka kashe a 2020.

Advertisement

Babu wata kungiya da ta dauki alhakin kai wannan hari ya zuwa yanzu.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending