Connect with us

News

Yau za a gudanar da zaben fitar da gwani na gwamnoni a APC

Published

on

Daga Usman Abdullahi jibirin

 

 

A yau 26 ga watan Mayun 2022 ne za a gudanar da zaɓen fitar da gwani na gwamnonin jam’iyyar APC.

Yan takara da dama ne za su fafata a zabukan fitar da gwanin.

Ina so a biya ni diyyar kisan ‘yata a Anambra, in ji mahaifin Harira

Sai dai ana kyautata zaton a wasu jihohin za a samu maslaha ko kuma sasanci domin fitar da ɗan takara ɗaya tal.

Advertisement

Hakazalika ana sa ran a yau ɗin ne za a gudanar da zaben fitar da gwani na ƴan majalisar wakilan tarayya.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending