Connect with us

News

Buhari da wasu ‘yan takara sun fice daga wurin zaɓe

Published

on

Muhammadu Buhari

Daga yasir sani Abdullah 

 

 

 

Jim kaɗan bayan fara kaɗa ƙuri’a a wurin zaɓen fid da gwani na jam’iyyar APC mai mulki, Shugaba Muhammadu Buhari ya fice daga filin taron.

Wani daliget ɗin APC ya rasu a Abuja

Advertisement

 

Shugaban ya fita tare da Shugaban Majalisar Dattawa Ahmad Lawan – ɗan takara – da Mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo – ɗan takara – da kuma Shugaban APC na Ƙasa Abdullahi Adamu.

 

Sai dai Buhari bai fice ba sai da ya yi jawabi, yana mai roƙon ‘yan ƙasar da “kada ku bari (jam’iyyar adawa) PDP ta mayar da Najeriya baya”.

 

A gefe guda kuma, tuni jefa ƙuri’a ya yi nisa, inda daliget ke kaɗa wa ‘yan takara 14 ƙuri’a.

Advertisement

 

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending