News
Kotun koli ta amince ɗalibai mata suke sanya Hijabi a makarantun Legas
Daga Muhammad Muhammad zahraddin
Kotun koli a Lagos ta yanke hukunci da ke bai wa Ɗalibai Mata Musulmi damar sanya hijabi a jihar Legas, ba tare da nuna musu wariya ko tsangwama ba.
Kotun ta yanke wannan hukunci ne a wannan Juma’ar a Abuja.
A watan Oktoban shekara ta 2014, wata babbar kotun Tarayya da ke zamanta a Legas, ta yanke hukuncin hana sanya hijabi a makarantu, wanda a watan Yuli 2016 aka daukaka kara.
Hukuncin na wannan lokaci zai kawo karshen dambarwar da aka dau tsawon shekaru ana yi kan amfani da hijabi a marantu ga dalibai Musulmi.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
