Connect with us

News

An kashe fararen hula 20 a Arewacin Mali

Published

on

Daga Kabiru basiru fulatan

An kashe akalla fararen hula 20 a kusa da birnin Gao da ke Arewacin Mali ranar Asabar.

Advertisements
Advertisements

Hukumomi sun zargi mayaka masu ikirarin jihadi, kuma sun ce lamarin akwai tayar da hankali sosai, lura da yadda fararen hula ke ci gaba da tserewa daga yankin saboda hare-hare.

Ko a ranar Lahadi an kashe sojan wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya, bayan taka nakiya a Kidal da ke arewacin kasar.

Advertisements

Majalisar Dinkin Duniya ta damu da yadda rashin tsaro ke dada kamari a yankunan Gao da Menaka.

Advertisements
Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending