Connect with us

News

Janar abdussalam abubakar ya Sami sauki zai dawo kasa nigeria a kwanannan

Published

on

Daga Yasir sani Abdullahi

Janar Abdussalami Abubakar ya samu sauki zai dawo gida NIGERIA a kwanan nan.

Tsohon shugaban mulkin sojin NIGERIA Janar Abdussalami Abubakar ya samu sauki zai dawo gida NIGERIA a kwanan nan ba da jimawa ba – Inji Garba Shehu

Babban mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai Malam Garba Shehu shine ya bayyana hakan ta cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook.

A cewar sa ya gana da Abdussalam a birnin London inda ya ke jinya Kuma tuni jiki yayi kyau har ma ya tambayeshi halin da NIGERIA ke ciki.

A baya-bayan nan ne dai janar Abdussalami Abubakar ya tafi birnin London domin ganin likita sakamakon rashin lafiya da ya ke fama dashi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending