Connect with us

News

Wasu Yan bindiga sun sace basaraken gargajiya

Published

on

Daga Yasir sani Abdullahi

Advertisements
Advertisements

Rohotanni daga jahar part chourt dake kudu maso gabashin Nigeria sun nuna cewa wasu Yan bindiga sunyi garkuwa ba basaraken gargajiya Mai suna eze Ambrose ogbo Anewi                    voice of America ta rawaito   Rundunar ‘yan sandan jihar Ebonyi ta tabbatar da faruwar lamarin kuma ta ce ta baza jami’anta don ganin an ceto shi, a ta bakin Aliyu Garba kwamishinan ‘yan sandan jihar. Ya kara da cewa sun kaddamar da aikin sintiri na sirri musamman a kan ruwayen yankin don ganin an ceto basaraken lafiya.

Advertisements

Rashin tsaro a yankin kudu maso gabashin Najeriya na ci gaba da gallabar jama’a inda wasu lokutan bayan an sace mutun sai a fille masa kai.

Advertisements
Advertisements

An dai sha zargin kungiyar IPOB da ke rajin ballewa daga Najeriya don kafa kasar Biafra da hannu a kisan gillar da ake yi a yankin.

  • Barry Hope, mazaunin yankin ne, ya ce lamarin tabarbarewa tsaro abin tsoro ne a yankin Naija Delta, ya kuma yi kira ga hukumomi da su kara kaimi wajen inganta tsaro Shi ko Daniel ogochuwo cewa yayi lamarin ya tsanan ta matuka da Yan ta,adda suke garkuwa da mutum Kuma abiya kudin fansa Amma daga baya sai su kashesu Baki Daya
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending