News
Abinda ya kamata ga duk musulmi da ya luzumta a wannan goman zulhijja.
Abinda ya kamata ga duk musulmi da ya luzumta a wannan goman zulhijja.
Shugaban nurulhakki; SHAREEF ANTA KAMISU SAGAGI.
ya bukaci da adunga kyautatawa dukkan musulmin aduk inda yake duba da tarin alkhairan da ya ke dashi da kuma ladan da za,a samu aciki.
Ya kuma bayyana mana cewa Annabin tsira(s a w) yakan kara aikin lada a cikin wannan wata, kuma yana umartar sahabban sa dasuyi koyi dashi a cikin watan.
Yaja hankali da adunga ciyarwa da addu,o i ga magabata da kuma wassa,awa mutane Inda halin yin hakan.
Yawaita nafulfuli da zikirai abubuwane masu dunbin lada da kara kusanci zuwa ga mahalicci.
A ranar (ARFA) yana da matukar muhimman ci a yawaita yin addu,oi ga iyaye da malamai da kasa da kuma dukkan musulmin duniya.
-
News7 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News5 days ago
KANO: Yara 24 Da Ake Tuhuma Da Laifi Sun Amfana Da Shirin Gyaran Tarbiya Maimakon Hukuncin Kotu A Watan Yuli
-
News7 days ago
Majalisar Dokokin Kano Ta Dakatar Da Shugabannin Kananan Hukumomin Bagwai, Rogo Da Bebeji
