News
Ɗan bindiga ya harbe mutane da dama a Denmark
Daga Maryam bashir musa
‘Yan sanda a Denmark sun ce an kashe mutane da dama yayin da wasu suka jikkata a harbe-harbe da aka yi a wani rukunin kantunan da ke Copenhagen babban birnin kasar.
Za mu kwashe dukkan alhazan Najeriya da suka rage – NAHCON
Ba a san manufar dan bindigar ba wanda ‘yan sanda suka ce dan asalin kasar ne.
Wadanda suka shaida lamarin sun yi magana kan hargitsin da aka shiga lokacin da aka ji karar harben-harben bindiga a rukunin kantuna na Fields Mall da ke gabashin birnin.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
