Connect with us

News

Na tsallake rijiya da baya a wajen yaran gawuna

Published

on

Daga Yasir sani Abdullahi

Tsohon mataimakin Ganduje yasha dakyar a hannun tawagar Gawuna

Jaridar daily trust Hausa ta rawaito cewa Tsohon mataimaki na musamman ga gwamnan Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, a bangaren kula da Makabartu, S.A Alhajiji Nagoda, ya zargi mutanen dan takarar gwamnan Kano na jam’iyyar APC, kuma mataimakin gwamna, Dakta Nasiru Yusuf Gawuna, da kai masa farmaki a wannan rana.

Alhajiji yace lamarin ya faru ne a wajen zaman ta’aziyyar rasuwar kanwar Mahaifiyarsa, wanda Gawuna yazo ta dalilin guda cikin ‘ya’yan mai rasuwar, inda yaransa suka farmake shi, amma yace ya tsallake rijiya da baya.

Alhaji nagoda ya kasance Daya ne daga cikin masu raje kare tsohon gwamnan kano Dr rabiu Musa kwankwaso

Kuma ya kasan ce tsohon Mai bada shawarwari ga makabartu

Advertisement

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending