News
ISWAP ta ɗauki nauyin kai hari gidan yarin Kuje
Daga kabiru basiru fulatan
Ƙungiyar ISWAP da ke iƙirarin jihadi a Yammacin Afrika ta ɗauki nauyin kai hari gidan yarin Kuje da ke babban birnin tarayyar Najeriya Abuja.
A wani saƙo da ƙungiyar ta wallafa a wani shafin intanet da ƙungiyar ta saba yaɗa farfaganda, ƙungiyar ta ce ta saki fursunoni da dama.
An Sake Damke Fursunoni 551 Da Suka Tsere Daga Kurkukun Kuje
Hukumomin Najeriya dai sun ce akwai fursunoni sama da 400 da har yanzu ba a gansu ba tun bayan harin da aka kai gidan yarin.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
