Connect with us

News

ISWAP ta ɗauki nauyin kai hari gidan yarin Kuje

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan 

 

 

 

Ƙungiyar ISWAP da ke iƙirarin jihadi a Yammacin Afrika ta ɗauki nauyin kai hari gidan yarin Kuje da ke babban birnin tarayyar Najeriya Abuja.

 

Advertisement

A wani saƙo da ƙungiyar ta wallafa a wani shafin intanet da ƙungiyar ta saba yaɗa farfaganda, ƙungiyar ta ce ta saki fursunoni da dama.

An Sake Damke Fursunoni 551 Da Suka Tsere Daga Kurkukun Kuje

Hukumomin Najeriya dai sun ce akwai fursunoni sama da 400 da har yanzu ba a gansu ba tun bayan harin da aka kai gidan yarin.

 

 

 

Advertisement

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending