Connect with us

News

An Bayyana Sojojin Rundunar Tsaron Shugaban Kasa Da Aka Kashe A Abuja

Published

on

 

 

Advertisement

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

An bayyana sunayen hafsoshin sojin Rundunar Tsaron Shugaban Kasa da ’yan bindiga suka kashe a Abuja.

 

Advertisement

A ranar Lahadi da dare ne ’yan bindiga suka kai wa ayarin sojojin da ke bakin aikinsu harin kwanton bauna suka hallaka uku daga cikinsu, sauran kuma suka sha da kayar.

El-Rufai ya bada hutun kwana biyu a Kaduna

Advertisement

 

Kakain Rundunar Soji Mai Tsaron Shguaban Kasar, Kyaftin Captain Godfrey Anebi Abakpa, ya ce sojoji uku ne suka rasu a harin, suna dawowa daga Makarantar Koyon Aikin Lauya da ke Bwari; ya ce sojoji na shara domin gudanar kakabba bata-gari.

Advertisement

 

Aminiya ta gano cewa sojojin da aka kashe sun hada da Kyaftin Samuel Attah da kuma Laftanar Ibrahim Suleiman a harin.

Advertisement

 

Su biyun ’yan asalin Jihar Kogi ne, inda Laftanar Attah ya fito daga Karamar Hukumar Ibaji.

Advertisement

 

Shi kuma Kyaftin Suleiman ya fito ne daga Karamar Hukumar Olamaboro, kuma mahaifinsa shi ne Kanar Suleiman Ahmodu Babanawa (mai ritaya).

Advertisement

 

Rahotanni sun ce mahaifinsa ya taka rawar gani kafin ya yi ritaya a ikin soji

Advertisement

 

 

Advertisement

DAILY TRUST

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending