Connect with us

News

El-Rufai ya bada hutun kwana biyu a Kaduna

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

Gwamnatin jihar Kaduna ta bada hutun kwana biyu saboda mutanen jiha su garzaya ofisoshin zaɓe su yi katin zaɓe.

Advertisement

 

Hakan na kunshe ne a wata takarda wanda babban mai bashi shawara kan harkokin yaɗa labarai, Muyiwa Adekeye ya fitar ranar Talata.

Advertisement

KAROTA ta cafke wasu matasa da makamai da kayan-maye a kano

” Gwamnatin Kaduna ta bada hutun kwanaki biyu, ranar Laraba da Alhamis domin waɗanda ba su da katin zaɓe su garzaya ofishin INEC su yi.

Advertisement

 

” Haka kuma gwamnatin ta umarci masu kamfanoni da su ɗaga wa ma’aikatan su kafa suma su je su yi katin zaɓen.

Advertisement

 

Dama kuma idan ba a manta ba a jihar Kaduna ranar Juma’a hutu ce, saboda haka duk mai bukatar sabonta katin zaɓe ga dama ta samu.

Advertisement

 

A cikin sanarwar, gwamnati ta umarci mutane da su tabbata sun killace katunan su na zaɓe domin da shine za su samu damar kaɗa kuri’a idan zaɓr ya zo.

Advertisement

 

 

Advertisement

Channel

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending