Connect with us

News

DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu ta yanke wa Tanko, wanda ya kashe Hanifa hukuncin kisa 

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Wata babbar kotun Kano ta yanke wa Abdulmalik Tanko da Hashimu Isyaku hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kana su da laifin sace Hanifa Abubakar, dalibar makarantar sa, da kuma kashe ta a farkon shekarar nan.

Advertisement

Kotu ta bayar da belin Babban Akantan Najeriya da aka dakatar

 

Advertisement

Haka kuma kotun ta yankewa Fatima Jibrin hukuncin shekara biyu a gidan yari bisa samun ta da hannu a laifin.

 

Advertisement

Karin bayani na nan tafe…

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending