News
DA ƊUMI-ƊUMI: Kotu ta yanke wa Tanko, wanda ya kashe Hanifa hukuncin kisa
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Wata babbar kotun Kano ta yanke wa Abdulmalik Tanko da Hashimu Isyaku hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kana su da laifin sace Hanifa Abubakar, dalibar makarantar sa, da kuma kashe ta a farkon shekarar nan.
Kotu ta bayar da belin Babban Akantan Najeriya da aka dakatar
Haka kuma kotun ta yankewa Fatima Jibrin hukuncin shekara biyu a gidan yari bisa samun ta da hannu a laifin.
Karin bayani na nan tafe…
Advertisements
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
