Connect with us

News

Lauyoyi a Ingila sun tsunduma yajin aiki

Published

on

Daga Kabiru basiru fulatan

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Lauyoyi a Ingila da Wales sun tsunduma yajin aikin makonni biyu, kan batun karin albashi da gwamnati ta ki amincewa da shi.

Kungiyar lauyoyin na bukatar a kara musu kudaden gudanar da aiki da kashi daya cikin hudu na albashinsu, sai dai ministar shari’ar Birtaniya Sarah Dines, ta kira matakin da rashin da’a.

Advertisement

Kano, Zamfara, Enugu sun sami sabbin CPs

Wata jami’a a Queens Counsel, Michelle Heeley, da ke taimakawa lauyoyi a Birtaniya, ta ce ba bu adalci a batun karin albashin.

Advertisement

Ta ce wannna abu ne da yawancin mambobinsu ke magana a kai, inda da an kara kashi 15 na albashin watakil da ba za a soki gwamnati ba.

Ta ce an akara kashi 15 a kan albashin ne kan shari’un da ba ma za a kamalla ba sai 30 ga watan Satumba.

Advertisement

BBC News

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending