News
Buhari ya Kara jadda,da aniyar sa na kawo Karshen matsolin tsaro dake addabar Yan Nigeria
Daga Yasir sani Abdullahi
Shugaban kasa nigeria muhammadu buhari ya Kara jadda,da aniyar gwamnatin sa na kawo Karshen matsolin tsoro da kasar.nigeria ke fuskanta
Buharin ya,ce Yan bindiga da Yan ta,adda su ba ruha,ne bane su da kullim za,a ringajin tsoran su yace mutane ne su kamar kowa Kuma acikin Al,ummar mu suke fitowa su zama Yan ta, adda
Kuma ya,ce Yana umartar sojojin kasar da,suyi gwaggawar daukar mataki akan su domin samun kwanciyar hankalin Yan nigeria kamar yadda jaridar leadership Hausa ta rawaito
Shugaban ya bayyana hakan ne a Abuja a wajen taron hadin kan kasa, zaman lafiya da tsaro da cibiyar hulda da jama’a da abokan hulda ta Nijeriya ta shirya, mai taken “Tattaunawa don sake gina Gaskiya da aminci”
“Idan aka yi la’akari da rahotannin da ake samu da kuma labaran da suka fara fitowa a cikin ‘yan kwanakin nan, zan ce lalle jami’an mu sun ji kokenmu. A cikin kwanakin da suka gabata, tabbas kun ji labarin adadin ‘yan ta’adda da sojoji suka kashe, da kuma adadin wadanda aka Kubutar daga hannun masu garkuwa. a cewar sa
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
