Connect with us

News

ASUU ta sake tsawaita yajin aikin jami’oi

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Ƙungiyar malaman jami’oi a Najeriya, ASUU ta yanke shawarar tsawaita yajin aikin da take gudanarwa.

Advertisement

 

Jaridar Punch ta rawaito cewa matakin ya zo ne bayan wata zazzafar tattaunawa da aka yi ranar Litinin game da yadda za a cimma matsaya tsakanin ƙungiyar da kuma gwamnati.

Advertisement

Jihohin Najeriya 10 ne suka fi wasu kasashen Afirka Girman GDP – Osinbajo

An ɗauki matakin ci gaba da yajin aikin bayan ganawar kwamitin zartarwa a hedikwatar ASUU da ke Jami’ar Abuja, babban birnin Najeriya.

Advertisement

 

Ƙungiyar ASUU dai ta shafe watanni tana gudanar da yajin aikin da ya tilastawa ɗaliban jami’oin gwamnati zama a gida.

Advertisement

 

ASUU na ganin gudanar da yajin aikin ne hanyar samun mafita ga tarin buƙatun da ta gabatar wa gwamnatin Najeriya ciki har da batun inganta musu albashi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending