Connect with us

News

Zargin Damfara: Kotu Ta Hana A Tura Abba Kyari Zuwa Amurka

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Babbar Kotun Tarayya ta yi watsi da bukatar tura fitaccen dan sanda da aka dakatar, DCP Abba Kyar, zuwa kasar Amurka domin fuskantar Shari’a kan zargin damfara ta intanet.

Advertisement

Alkalin kotun da ke zamanta a Abuja, Mai Shari’a Iyang Ekwo ya yi watsi da bukatar ce a ranar Litinin.

ASUU ta sake tsawaita yajin aikin jami’oi
Ya bayyana cewa babu yadda za tura Abba Kari wata kasa domin fuskantar Shari’a, alhali yana fuskantar shari’a a Najeriya, wanda Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami da Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) suka yi karar sa.

Advertisement

Ya ce dokar tura wanda ake zargi domin fuskantar shari’a a wata kasa ya haramta tura wanda ake zargin muddin yana fuskantar shari’a a kasar da yake zaune.

Don haka kotun ta yi watsi da bukatar.

Advertisement

Karin bayani na tafe.

 

Advertisement

 

DAILY TRUST

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending