Connect with us

News

Gobara ta tashi a gidan rediyon Abuja

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

 

 

 

An samu tashin gobara a gidan rediyon Eagle FM da ke Logokoma, Abuja, babban birnin tarayya, ranar Litinin da yamma.

Advertisement

 

An ga wutar da ta tashi tana ci a rufin ginin tashar.

 

An tattaro cewa ba a samu rahoton asarar rayuka ba.

 

Ɗan Afirka ta Kudu ya yi gudun kilomita 90 sabo da soyayya

Advertisement

Kakakin Hukumar Kashe Gobara ta Tarayya, Paul Abraham, shi ma ya tabbatar wa wakilinmu afkuwar gobarar.

 

Ya kara da cewa an tura jami’ai zuwa wurin.

 

Ana kokarin kashe gobarar.

 

Advertisement

 

Punch

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending