Connect with us

News

An zaƙulo gawar mutum biyu da gini ya danne a Legas

Published

on

Faɗowar gini a Legas

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

 

 

 

An zaƙulo gawar mutum biyu daga cikin shida da ɓaraguzan gini suka danne bayan wani bene mai hawa bakwai ya rikito a birnin Legas da ke kudancin Najeriya.

Advertisement

 

Sakataren hukumar agajin gaggawa ta LASEMA, Dr Olufemi Damilola Oke-Osanyintolu, ya ce an gano gawar mutum biyu kuma an fito da su.

Gwamna Mai Mals Buni Ya Bude Kasuwar Zamanin Daya Gina A Karamar Hukumar Gashua

Ya ƙara da cewa ana ci gaba da aikin zaƙulo sauran mutum huɗun da ake zaton ginin ya danne.

 

LASEMA ta ce ginin, wanda ke kan Titin Oba Idowu Oniru, ya ritsa da mutum shida bayan faɗowarsa a cikin dare wayewar garin Lahadi.

Advertisement

 

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending