Connect with us

News

Ƙungiyar tallafa wa ilimin ƴaƴa mata ta yaba wa Ganduje bisa ɗaukar malamai mata 195 aiki

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Wata Ƙungiya dake tallafa wa Ilimin ƴaƴa mata, GEP, ta yaba wa gwamnatin jihar Kano bisa amince wa da ɗaukar malamai mata 195 aiki, ƙarƙashin Ma’aikatar klƘananan Hukumomi.

Advertisement

A cikin wata sanarwa da Shugabar ƙungiyar, Hajiya Mairo Bello ta sanya wa hannu a Kano a yau Litinin, ƙungiyar ta kuma nuna matukar godiya ga uwargidan gwamnan jihar Kano, Farfesa Hafsat Abdullahi Ganduje bisa kishin da take da shi na ilimin ƴaƴa mata a jihar.

Dole Coci-Coci su cire hanunsu a zaben 2023 – Shugaban CAN

Advertisement

GEP ta yaba da yadda aka ware naira miliyan 100 a cikin kasafin kudin shekarar 2022 domin daukar

GEP ta ce ta gamsu da tsarin, inda ta tuna da yadda gwamnatin jihar Kano ta yi amfani da shi a shekarar 2018, Inda ta dauki malamai mata 1,196 wadanda su ke da shedar karatu ta NCE a fadin jihar.

Advertisement

Kazalika, ƙungiyar ta nuna gamsuwarta da yadda gwamnati ta raba katon 500 na litattafai da kayan kula da lafiya da tsaftar mata ga makarantun sakandaren mata 15 da ke fadin shiyyoyi guda 3 da ake da su a Kano.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending