Connect with us

News

Majalisa Na So A Gaggauta Shari’ar Barayin Man Fetur

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Shugaban Majalisar Dattijai, Sanata Ahmee Lawan ya yi kira da a gurfanar tare da gudanar da shari’ar masu satar man fetur a kasar nan cikin gaggawa.

 

Advertisement

Shugaban ya yi kiran ne a wata ganawa da ya yi da shugabanin hukumomin tsaro na kasar nan a Abuja, a ranar Litinin.

An Gano Masallacin Da Ya Shekara 37 A Cikin Ruwa Bai Rushe Ba

Advertisement

 

Shugaban majalisar ya jinjina wa jami’an tsaro a bisa namijin kokarin da suke yi a yakin da suke yi da ’yan ta’adda, a inda yawacinsu aka kame, wasu kuma da yawa aka kashesu.

Advertisement

 

Sannan ya ce irin wannan kokari ya kamata jami’an su yi irinsa a kan barayin mai na kasar, la’akari da yadda su ke zagon kasa ga tattalin arzikin kasar nan.

Advertisement

 

“Ina so in ga ana shari’ar wadanda aka kama da wannan laifin, saboda ta haka ne jam’a za su ga karfin doka, da yadda ta ke aiki kan duk wanda ya taka ta, komai girmansa,” inji Ahmed Lawan.

Advertisement

 

Shugaban ya kuma yi kira ga kotunan kasar nan da su daina jan kafa a shari’un da su ke yi na laifukan da su ka danganci satar mai, da kuma bayyana wadanda su ke durewa barayin gindi.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

DAILY TRUST

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending