News
Ƴan sanda sun cafke ɗan shekara 18 bisa zargin kashe abokinsa a Kano
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Rundunar Ƴan Sanda ta Jihar Kano ta cafke wani matashi ɗan shekara 18, Saminu Bala, bisa zargin kisan abokinsa a Kofar Mazugal a birnin Kano.
Daily Trust ta rawaito cewa Kakakin rundunar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya tabbatar da kisan cewa cacar-baki ce ta ɓarke tsakanin Bala da marigayi Ibrahim Khalil sai shi Bala ɗin ya daki Khalil, lamarin da ya janyo mutuwar sa.
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
