News
Kotu Ta Saki Shugaban IPOB Nnamdi Kanu
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Kotun Daukaka Kara ta Tarayya da ke zamanta a Abuja ta ba da umarnin sakin shugaban IPOB, Nnamdi Kanu.
A ranar Alhamis kotun daukaka kara ta wanke Nnamdi Kanu daga laifin da gwamanti ke zargin sa na tayar da zauna tsaye da ta’addanci da kuma jagorantar haramtacciyar kungiya.
Advertisements
