News
Kotu Ta Saki Shugaban IPOB Nnamdi Kanu
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Kotun Daukaka Kara ta Tarayya da ke zamanta a Abuja ta ba da umarnin sakin shugaban IPOB, Nnamdi Kanu.
A ranar Alhamis kotun daukaka kara ta wanke Nnamdi Kanu daga laifin da gwamanti ke zargin sa na tayar da zauna tsaye da ta’addanci da kuma jagorantar haramtacciyar kungiya.
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
