Connect with us

Sports

Gasar Kofin Duniya: Fiye da mutum miliyan 1.5 ne suka nemi tikitin gasar

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Kasar Qatar ta ce kawo yanzu fiye da mutum miliyan 1.5 ne suka nuna bukatarsu ta sayen tikitin kallon gasar Kofin Duniya da kasar za ta karbi bakunci, wacce za a fara ranar 20 ga watan Nuwamba mai zuwa.

Advertisement

 

Shugaban kwamitin sayar da tikitin kallon gasar Saad Al-Suwaidi, ya ce kawo yanzu mutane kusan miliyan 1.7 ne suka bayyana sha’awarsu ta sayen tikitin, wanda zai zama Biza, da kuma tikitin shiga filin wasa, da kuma tikikin zirga-zirga a cikin kasar lokacin gasar.

Advertisement

Mutum 11 sun mutu a hatsarin mota a Bauchi

Duka masu sha’awar shiga Qatar dole su mallaki tikitin domin shiga kasar daga ranar daya ga watan Nuwamba, ko suna da niyyar kallon wasa ko kuma ba su da shi.

Advertisement

 

Kasar ta ce tana sa ran samun baki fiye da miliyan daya, tare da dubban ‘yan kallo daga cikin kasar.

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending