News
NAFDAC ta yi gargadi kan jabun maganin Augmentin
DAGA MUSLIM YUNUS ABDULLAH
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna na Najeriya – NAFDAC ta yi gargadin cewa akwai jabun maganin Augmentin a cikin kasar.
A cewar NAFDAC jabun maganin na da illa ga lafiya dan adam.
Liverpool da Moukoko sun kusa daidaitawa, Kane da Son na tunanin barin Tottenham saboda Conte
Hukumar ta ce jabun maganin an yi shi ne a watan Afrilun 2021 kuma zai daina aiki a watan Afrilun 2024.
NAFDAC ta ce akwai kura-kura kan yadda aka yi rubuta a jikin kwalin maganin na jabu.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
