Connect with us

News

Titunan Nijeriya duk sun mutu, in ji FERMA

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar Kula da Hanyoyin Najeriya ta ce, akasarin hanyoyin kasar da ake kallon su a matsayin tarkon mutuwa, duk sun zarta wa’adin ingancinsu kuma suna bukatar kulawar gaggawa.

Mai Kwashewa Ya Samu Digirin Girmamawa A Togo

Advertisement

Gidan rediyon Rfi ya rawaito cewa Shugaban Hukumar ta FERMA, Nuruddeen Rafin-dadai, shi ne ya bayyana haka a yayin gabatar da wata Makala a birnin Kaduna.

Shugaban na FERMA ya bukaci direbobin kasar da su yi takaa-tsan-tsan a yayin tukin motocinsu a kan manyan haanyoyin kasar saboda yadda suka mutu.

Advertisement

‘Yan Nijeriya da dama ne ke rasa rayukansu sakamakon hadurran ababen hawa a kan hanyoyin da ke sassan kasar.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Daily Nigerian Hausa

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending