Connect with us

News

Kotu ta soke takarar dan Landon da ya tsaya takara a jam,iyyar APC

Published

on

Kotu ta soke Dan takarar jahar reverse bisa zargin,sa dashi Dan kasa biyu ne

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Fatakwal, a yau Alhamis, ta kori dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Ribas, Tonye Cole.

 

Advertisement

 

Yan sanda sun gano gida sayar da jarirai a Nasarawa

Advertisement

 

 

Advertisement

Kotun ta soke takarar sa ne kan mallakar shaida zama dan kasa biyu, wato bayan Nigeria ya kuma samu shaidar zama ɗan wata kasar, inda aka ce Tonye Cole ɗan ƙasar Burtaniya ne. Kamar yadda dimukradiyya ta rawaito

 

Advertisement

 

Kotun ta kuma ce APC ba ta bi dokar zabe da ta kawo Cole a matsayin dan takarar jam’iyyar

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending