News
Kotu ta soke takarar dan Landon da ya tsaya takara a jam,iyyar APC
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Fatakwal, a yau Alhamis, ta kori dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a jihar Ribas, Tonye Cole.
Yan sanda sun gano gida sayar da jarirai a Nasarawa
Kotun ta soke takarar sa ne kan mallakar shaida zama dan kasa biyu, wato bayan Nigeria ya kuma samu shaidar zama ɗan wata kasar, inda aka ce Tonye Cole ɗan ƙasar Burtaniya ne. Kamar yadda dimukradiyya ta rawaito
Kotun ta kuma ce APC ba ta bi dokar zabe da ta kawo Cole a matsayin dan takarar jam’iyyar
Advertisements
