Connect with us

News

Gwamnatin Najeriya ta dawo da darasin Tarihi a makarantun firamare da sakandire

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Bayan kwashe shekaru da gwamantin Nejeriya ta dakatar da koyar da darasin Tarihi a makarantun firamare da ƙananan makarantun sakandire na ƙasar, gwamnatin ƙasar ta bayar da sanarwar sake dawo da koyar da darasin.

 

Advertisement

An ware malamai 3700 waɗanda za a bai wa zagayen farko na hararwa ta musamman domin inganta koyar da darasin.

Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 17 Harin Ramuwar Gayya A Kauyen Kaduna

To ko mene ne muhimmancin koyar da darasin tambayar kenan da Abokin aikina Muhammad Annur Muhammad ya yi wa Dakta Aliyu Tilde kwamishinan ilimi na jihar Bauchi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending