News
Zan Ci Gaba Da Faɗawa Shugabanni Masu Mulki Gaskiya – Sultan
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Mai girma Sarkin Musulmi, na kasar nigeria Alhaji Sa’ad Abubakar III, ya ce zai ci gaba da fadin gaskiya a kan masu mulki duk da cewa wasu ‘yan siyasar Najeriya ba su ji dadi
Yanzu-yanzu: An Yankewa IGP, Usman Baba Hukuncin Zaman Gidan Yari
Sa,ad yace a matsayin sa na sugaba Kuma Mai wakilcin jam,ar kasa akan Sha,anin musulunci dole ne su rungayin magana akan duk abinda sukaga ni na ba daidaiba
Bawai iya shugabancin musulunci ne akainaba harda kare hakkin duk Wani dan kasata
Ya kuma bukaci shugabanni da su dauki shawararsa a matsayin wanda ya damu da jin dadin jama’a.
Advertisements
