Connect with us

News

Yawan matan da ke mutuwa yayin haihuwa a Afirka ya ƙaru – WHO

Published

on

Mace mai ciki

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta ja hankalin duniya kan koma-bayan da ake samu na mace-macen mata masu ciki da ƙananan yara a ƙasashen Afirka.

 

Advertisement

Wani rahoto da hukumar ta fitar A ranar Alhamis ya yi hasashen cewa mata 390 ne za su dinga mutuwa yayin da suke ƙoƙarin haihuwa a dukkan haihuwa 100,000.

Gwamnoni sun maida wani martani, bayan Buhari ya zarge su da sace kudaden ƙananan Hukumomi.

Rahoton ya kuma ce wannan adadin ya ninka mizanin da aka shirya cimma wa har sau biyar daga yanzu zuwa 2030,.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending