Connect with us

News

Kwankwasiyya ta Nada Muhuyi Magaji A Matsayin Daraktan Leken Asiri Da Dabaru

Published

on

Muhuyi Magaji Rimin Gado

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Majalisar yakin neman zaben Kwankwasiyya ta amince da nadin tsohon shugaban hukumar korafe-korafen al’umma da yaki da cin hanci da rashawa ta Kano Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado a matsayin daraktan leken asiri da dabaru na majalisar yakin neman zaben.

Advertisement

 

 

Advertisement

Sunusi Bature Dawakin Tofa, Kakakin Majalisar Yakin Neman Zaben Gwamna na NNPP necya bayyana haka.

 

Advertisement

Muhuyi Magaji yana takun saka tsakaninsa da gwamnatin jihar Kano a yanzu karkashin Dakta Abdullahi Umar Ganduje tun bayan da majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shi a matsayin shugaban hukumar a watan Yulin 2021.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending