Connect with us

News

zaiyi kokari wajen ganin an magance matsalar faduwa jarabawar daliban sharada.. -Abubakar Musa. 

Published

on

Abubakar Musa

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Dan takarar shugabancin kungiyar daliban Sharada (SHASA) Sen. Abubakar Musa (Alhaji)yace zaiyi kokari wajen ganin an magance matsalar faduwa jarabawar danlibai sharada

 

Advertisement

 

Yayin da Kungiyar Cigaban AlUmmar Sharada G.R.A A Ta Gayyaci dan takarar shugabancin kungiyar daliban Sharada (SHASA) Sen. Abubakar Musa (Alhaji) damin tattauna muhimman batutuwa da suka shafi takararsa.

Advertisement

 

Kwankwasiyya ta Nada Muhuyi Magaji A Matsayin Daraktan Leken Asiri Da Dabaru

 

Advertisement

 

Hakan na kunshine cikin wata sanarwa da mai magana da yawun kumgiyar ya aikawa. Jaridar indaranka

Advertisement

 

 

Advertisement

A wajen taron dan takarar shugabancin kungiyar yayi alkwawari da dama da yace idan aka zabeshi zaiyi Kuma munada tabbacin da yardar alllah zayi

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Daya daga cikin muhimman abubuwan da ya gabatar a wajen taron shine

Bayyana manufofinsa na takara

Advertisement

 

 

Advertisement

Daya daga cikin abinda ya maida hankali akai shine zaiyi kokari wajen ganin an magance matsalar faduwa jarabawa da dalibai sukeyi, kamarsu WAEC, NECO, JAMB da sauransu

Ba yaga wannan ya jaddada aniyarsa na ganin ya tallafawa daliban dake cikin makarantun da ke Sharada da kayan karatu, wanda ya zamto mawuyaci a wajen wasu da sukeyin karatu a cikin unguwar, sannan ya jaddada aniyarsa na gani yaka committee da zai dunga taimakawa dalibai wajen koyar da su abinda ya shafi rubuta jarabawarsu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending