Connect with us

Business

Satar Danyan Mai: Najeriya ta yi asarar naira tiriliyan 16 na danyen mai -NEITI 

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar da ke binciken yadda aka kashe kudaden da aka samu daga ma’adanan man fetur a Najeriya, NEITI, ta ce kasar ta yi asarar gangar mai miliyan 619.7 da kudinsu ya kai naira tiriliyan 16.25 daga 2009 zuwa 2020.

 

Advertisement

A wata sanarwa da mai magana da yawunta, Obiageli Onuorah, ta fitar a yammacin ranar Laraba ta ce Najeriya na asarar danyen mai saboda yadda ake sace shi da asarar a wani abu da ta kira yi wa kasar zangon kasa.

Jirgin ƙasan Abuja-Kaduna Ya Murkushe Wata A Mota

Jaridar the Punch a Najeriya ta rawaito cewar hukumar ta NEIT ta ce ta gano hakan ne a wasu bayanai da ta tattara daga wasu matsakaitan kamfanoni takwas da ke suka yi aiki akansa tsawon shekaru.

Advertisement

 

Ta ce ta yaba wa matakin gwamantin ta Najeriya na samar da wani kwamiti na musamman da kan lura da yadda ake sace danyen man.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending