Connect with us

Business

Gwamnatin Najeriya na fatan haɓaka hada-hadar cikin ƙasa zuwa dala tiriliyan 12

Published

on

Ministar Kuɗi Zainab Ahmed

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Gwamnatin Najeriya ta ce tana fatan cimma dala tiriliyan 12 a matsayin darajar dukiyar da ake samarwa a cikin ƙasar (GDP) da kuma dukiyar da ‘yan ƙasar ke samu nan da 2050.

 

Advertisement

Ministar Kuɗi Zainab Ahmed ta faɗa ranar Juma’a a Abuja cewa an yi hasashen cimma wannan adadi ne idan adadin dukiyar Najeriyar ta cikin gida ya ci gaba da haɓaka da kashi 7 cikin 100.

Yan bindiga sun kwashe mazajen wani kauye dake Zamfara

“Za a iya cimma wannan adadi mai girman gaske ne kawai idan masu ruwa da tsaki suka ƙirkiri hanyoyin koyarwa ingantattu a faɗin Najeriya ta hanyar zuba jari kamar yadda aka tsara a Tsari na Ƙasa,” in ji ta.

Advertisement

 

Da yake tana magana ne a wurin taron neman hanyoyin kafa cibiyoyin ilimi masu ƙwari, ministar ta ce gwamnati ta fara wani shiri na gina makarantu ta hanyar haɗin gwiwa da EEG a 2021 da zimmar kare makarantun daga hare-haren ‘yan bindiga.

Advertisement

 

Ta ce yunƙurin ya sa an fito da “Tsari na Ƙasa”, wanda ake sa ran aiwatarwa tsakanin 2023 da 2026 da kuɗi naira biliyan 144.8.

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending