News
Jam’iyya mai mulki a Jamhuriyar Nijar PNDS-Tarayya ta zabi sabon shugaba
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Jam’iyyar Party for Democracy and Socialism PNDS-Tarayya da ke mulki a Jamhuriyar Nijar ta zabi Foumakoye Gado a matsayin sabon shugabanta.
An gudanar da zaben ne ranar Lahadin da ta gabata, bayan an kwashe kwana biyu ana taron jam’iyyar a Tahoua.
Bala’in sanyi ya sa mutane sun kasa fita daga motocinsu a Amurka
Foumakoye Gado ya maye gurbin Mohamed Bazoum, wanda shi ke shugabancinta kafin ya zama shugaban kasar.
Tsohon ministan ya zama shugaba na uku na jam’iyyar PNDS bayan tsohon Mahamadou Issoufou da shugaban shugaban kasa mai-ci.
Foumakoye Gado ya rike mukamin mataimakin shugaban jam’iyyar tun daga 2013.
-
Opinion4 days ago
Ayyuka, Bin Diddigi, Biyan Kudi, Sakamako: Dabarun Kano Da Suka Zarce Jihohi 35
-
Opinion4 days ago
Tiriliyan ₦210 na Karya: Yadda Bala Wunti Ya Warware Dukkan Rudanin da Ya Mamaye Zaman Majalisar Dattawa Kan Asusun NNPC
-
News2 days ago
Likitan El-Rufai Ya Shiga Matsala Kan Zargin Bayar Da Rahoton Jinya Na Bogi
