Connect with us

Sports

Kotu ta tisa keyar Dan wasan Brazil Dani Alves zuwa gidan yari.

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

 

Wata kotu a ƙasar Sifaniya ta bayar da umarnin tsare ɗan wasan Brazil Dani Alves a gidan yari har zuwa lokacin da za ta yanke hukunci a kan shari’ar da ake yi masa kan zargin cin zarafin wata mata.

 

A ranar Juma’a ne aka tsare ɗan wasan mai shekara 39 a birnin Barcelona.

Advertisement

Kada ‘yan Najeriya su ɗaga hankulansu kan ɓarkewar cutar mashaƙo – NCDC

Alves wanda tsohon ɗan wasan Barcelona ne ya musanta zargin cewa ya ci zarafin wata mata a wani gidan rawa.

 

Kan wannan batun dai tuni ƙungiyar da ɗan wasan ke taka wa leda Pumas UNAM ta ƙasar Mexico, ta ce ta soke kwantiragin ɗan wasan nan take.

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending