Connect with us

News

NDLEA ta ƙona tan 317 na tabar wiwi

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

 

 

Hukumar da ke Hana Sha da Fataucin Miyagun ƙwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta kai samame tare da ƙona wuraren ajiyar tabar wiwi a wasu dazukan jihar Edo da ke kudu maso kudancin ƙasar.

 

Advertisement

A wani saƙo da hukumar ta wallafa a shafinta na Tuwita ta ce ta ƙona tabar wiwi da nauyinta ya kai tan 317 a gidajen ajiye kayyaki tare da kama mutum huɗu da take zargi da hannu.

Kada ‘yan Najeriya su ɗaga hankulansu kan ɓarkewar cutar mashaƙo – NCDC

Haka kuma ta ce a wani samame na haɗin gwiwwa da hukumar EFCC sun samu nasarar kama kuɗaɗen ƙasar Amurka na jabu da suka kai dala 269,000.

 

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending