News
NDLEA ta ƙona tan 317 na tabar wiwi
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Hukumar da ke Hana Sha da Fataucin Miyagun ƙwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta kai samame tare da ƙona wuraren ajiyar tabar wiwi a wasu dazukan jihar Edo da ke kudu maso kudancin ƙasar.
A wani saƙo da hukumar ta wallafa a shafinta na Tuwita ta ce ta ƙona tabar wiwi da nauyinta ya kai tan 317 a gidajen ajiye kayyaki tare da kama mutum huɗu da take zargi da hannu.
Kada ‘yan Najeriya su ɗaga hankulansu kan ɓarkewar cutar mashaƙo – NCDC
Haka kuma ta ce a wani samame na haɗin gwiwwa da hukumar EFCC sun samu nasarar kama kuɗaɗen ƙasar Amurka na jabu da suka kai dala 269,000.
-
News1 day ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News6 days ago
2027: INEC Ta Tabbatar Da Ibrahim Ali Amin Little A Matsayin Ɗan Takarar Gwamnan Kano A Jam’iyyar ADC
-
News4 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
